Posts

Showing posts from May, 2019

BUDE ZUCIYATA (41)

1. Bude zuciyata In ga nufinka sosai In gane aikinka Da nauyin zuciyarka Ka da in yi ta ragwanci Ko in hana amfani da ni 2. Bude idanuna Su zama irin naka Dawwamamiyar gani Ubangiji shi na ke so Kar n’gan mutum kamar itace Ko in janye daga aikinka  --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Enlarge my heart O Lord That I may rightly perceive; Help me to understand What the true burden of the Lord is; That I My not slack any more Nor withhold myself from Holy use. 2. Perfect my sight O Lord Help me to see as you see; Right values for eternal things Lord give me cause my eyes to see; That I see not men as trees, Nor lose sight of my duty and call CLICK  HERE TO LISTEN TO TUNE

BANI WAHAYINKA

1. Bani wahayinka, ya Yesuna Kar kome ya cika ni sai dai Kai Cikin nazari dare ko rana Barci ko falka zatinka nawa 2. Bani hikima cikin kalmarka In zamna da Kai, Kai tare da ni Kai Ubana, ni kuma vanka Zauna cikina, ni cikinka kuwa 3. Bani garkuwa, taqobin yaqi Martaba naka da farinciki Kai mai tsarona, ganuwa mai tsayi Kai mai mulki, Ikon iko na 4. Bana neman duk’ya ko yabon mutum Kai ne gadona fa, yau da kullum Kai kavai ne fa cikin zuciyata Sarki na sama Kai dukiya na. 5. Sarki na sama, ka rinjayo ni Kai ni can sama tare da murna Zuciyar, zuciyarta cikin duk kome Zama waha’yina, Mai Mulki duka --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Be thou my vision, O Lord of my heart Naught be all else to me, save that thou art Thou my best thought by day or by night, Waking or sleeping, thy presence my light 2. Be Thou my vision and Thou my true word; I ever with Thee and Thou with me Lord Tho...

KUKA BA YA CETO (196)

1. Kuka ba ya ceto Komen yawan hawaye Ba zai kori tsoro ba Ba zai shafe zunubi Kuka ba ya ceto. Yesu ya yi kukana   Wahala kan gicciye   Ya kubutar da ni fa   Shi kadai Mai-Ceto 2. Aiki ba ba ya ceto Kome tsabtan ayyuka Tunani da marmari Ba zai ceci rai na ba Aiki ba ya ceto. 3. Jira ba ya ceto Na cika da zunubi Na ji kukan jikansa In na jira zan mutu Jira ba ya ceto. 4. Addu’a ba ya ceto Komen yawan addu’a Ba zai shafe zunubi Ba zai biya bashi ba Addu’a ba ya ceto. 5. Bangaskiya na ceto In gaskanta da Dansa Da aikin da shi ya yi Zan gudu zuwa gunsa Bangaskiya na ceto --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Weeping will not save me; Though my face were bathed in tears, That could not allay my fears, Could not wash the sins of years: Weeping will not save me. Jesus wept and died for me; Jesus suffered on the tree; Jesus waits to make me free; He alone can ...

KAR HA FAVI CIKIN JARABA (182)

1. Kar ka fadi cikin, jarabar shaidan Kowane nasara, gaba zai kai ka Ci gaba da yaki, ka ki sha’awa Kana duban Yesu, zai fishe ka kuwa Roki Yesu ya ba ka, karfi da ta’aziya Shi ne zai taimakeka, zai fishe ka kuwa 2. Zama da mugaye, zunubi ne fa Fajirai na daukan, sunansa banza Ka zama natsatse, mai kirki kuma Kana duban Yesu, zai fishe ka kuwa 3. Mai nasara na da, kambi gun Allah Da bangaskiya za mu, ci nasara dai Shi Mai Cetonmu zai, ba mu qarfinsa Kana duban Yesu, zai fishe ka kuwa --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Yield not to temptation for yielding is sin; Each victory will help you some other to win; Fight manfully onward dark passions subdue, Look ever to Jesus, He’ll carry you through. Ask the Saviour to help you, Comfort, strengthen, and keep you; He is willing to aid you, He will carry you through. 2. Shun evil companions bad language disdain, God’s Name hold in reverence,...

IDAN GUGGUWAR RAYUWA (179)

1. Idan gugguwar rayuwa sun tashi Zuciya ta baci ka damu kwarai Yi lissafin albarkunka, kidaya Za ka sha mamaki da alherinsa.   Yi lissafi ka kidaya su Yi lissafin kyautar Allahnmu Yi lissafi, ka kidaya su Za ka sha mamaki da alherinsa 2. Nauyin kaya sun nakasa da ranka Ko gicciyen nan ta yi maka nauyi Yi lissafin albarkunka don shakka Za ka yi ta waka kullayaumi fa. 3. Idan ka dubi wadatar wadansu Ka tuna alkawarin wadatarsa Yi lissafi sun fi gaban tunani Ladanka a sama da gida mai kyau. 4. Don haka ko cikin gwagwarmaya ne Kada ka karaya, don Allah na nan Mala’iku su ma za su taimaka Ta’aziya zuwa qarshen hanyarka. --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. When upon life’s billows you are tempest-tossed, When you are discouraged thinking all is lost, Count your many blessings name them one by one, And it will surprise you what the Lord hath done. Count… your blessings, name them one b...

YESU BAR IN KUSANCE KA

1. Yesu bar in kusance Ka Domin rayuwata ta sake kuwa Tunani da tabi’arka Su siffanta ni ga kamanninka Ya Yesu in kusance Ka Kukana da marmarina Ba kome kamar wannan fa In ga fuskarka da kamanninka 2. Dokina in kusance Ka In cika da kauna har abada Sumbace ni da kaunarka Tafi da ni can mazauninka dai 3. Burina in kusance Ka In san tunani da nawaiyarka Furci don wannan tsara Na samuwa ne wurinka kadai 4. Yesu in na kusance Ka Zunubi ba zai iya raba mu Jarabobi sukan kasa In kullayaumi na kusance Ka 5. Ga salama a wurinka Babu rudani ko alhini fa Bangask’ya tabbas cikin Ka Wahayi sarai a cikinka kuwa 6. In kusance Ka dindindin Kada in ratse daga qaunarka Na mika jikina dungum Ka boye karkashin inuwarka --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Lord, I long to be close to Thee, Ever be with Thee for my life to change, There Thy thoughts and nature is known, And my life moulded t...

NA SHIRYA MAKA ZUCIYATA

1. Na shirya maka zuciyata Yesu, kursiyinka /2x Ba kome a cikin raina Ko cikin tunanina fa Ba wanda zai karbi mulki Yesu, na ka ne fa 2. Na mika rayuwana duk Yesu, yi jagora /2x Ya cika nufinka sosai In guje wa mutuntaka Duk na ba ka don hidima Yesu zo ga na ka 3. Raina dungum na mika ta Yesu zo ga na ka /2x Zuciyata, rai da jiki Gaba daya babu saura Na aza a kan bagadi Yesu, zo ga na ka. 4. Karshena yana hannunka Yesu, kai ni gida /2x In ga fuskarka na ke so Kar aikina ya zama banza Ina begen mulkin sama Yesu, kai ni gida. --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. I have prepared my heart for you O Lord, come take your throne (2ce) Nothing must come within my soul Nothing must break into my thought No one must rise to take Your place O Lord, come take your place 2. I have reserved my lifetime for you O Lord, come take control (2ce) My life must serve your purpose Lord Living fo...

AN BANI UMURNI

1. An bani umurni In daukaka Allah Ceton rayukan mutane Don ranar firewa 2. Yin hidima yanzu In cika aikina In yi da dukan qarfina Nufin Ubangiji 3. Bani kishi mai kyau In yi a gabanka Zan shirya bayin nan naka Su bada lissafi 4. Tsaro da addu’a Dogara ga Yesu Na san in na ci amana Mutuwa ne zan yi A charge to keep I have --------------------------------------------------------------------------------------------------------- A God to glorify A never-dying soul to save And fit it for the sky . 2. To serve the present age My calling to fulfil O may it all my power engage To do my Master’s will 3. Arm me with jealous care As in Thy sight to live And O Thy servant Lord prepare A strict account to give 4. Help me to watch and pray And on Thyself rely Assured if I my trust betray I shall for ever die CLICK HERE TO LISTEN TO TUNE

IN ZAMA KAMAR YESU

1. In zama kamar Yesu, cikin tawali’u Ba wanda ya ji maganar, bacin rai bakinsa. 2. In zama kamar Yesu, addu’a tukuru A kan dutse a kadaice, ya sadu da Uba. 3. In zama kamar Yesu, ba ya yin ramuko Da duk kiyayya da sun yi, bai ko bude baki 4. In zama kamar Yesu, cike da nagarta A bada shaida na cewa, na yi kokari kuwa. 5. In zama kamar Yesu, da jinkai ya kira Yara su zo wurinsa, ya albarkacesu. 6. Kamannin nan da saura, a bayyane yake Yesu ba ni alheri, in zama kamarka. Amin --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. I want to be like Jesus, in conduct humble, meek No angry word is ever heard, Proceeding from His lips 2. I want to be like Jesus, In deep persistent prayer On to the mount alone He went, communing with the Lord 3. I want to be like Jesus, He once never revenge Though painful the hostility, Of sinners against Him 4. I want to be like Jesus, who went on doing good It might be sa...

BA KOME TSAKANI

1. Ba kome tsakani na da Mai-Ceto Ko mafarki na duniyan nan Na bar anni’shuwar zunubi Yesu nawa ba kome kuma Ba kome tsakani na da Mai-Ceto Domin in sami albarkunsa Ba abin da zai hana jinkansa Hanya sarai, ba kome a kai 2. Ba kome kamar kayan duniyan nan Halaya masu kama da kyau Zuciyata ba zai taba kauce Yesu nawa ba kome kuma 3. Ba girmankai, babu fahariya Jiki, aboki babu ciki Komen tsanani da na ke samu Na kudurta ba kome kuma 4. Ba kome ko jaraba mai zafi Ko duniya na gaba da ni Da addu’a da jimrewa mai yawa Nasara ne ba kome kuma --------------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Nothing between my soul and the Saviour, Naught of this world’s delusive dream; I have renounced all sinful pleasure, Jesus is mine; there’s nothing between. Nothing between my soul and the Saviour, So that His blessed face may be seen; Nothing preventing the least of His favour, Keep the way clear! Let noth...

DOGARA GA SUNAN YESU

1. Dogara ga sunan Yesu Dogara ga kalmarsa Mu rike alkawarinsa Mu sani shi ya fada Yesu, Yesu ina sonka, Kai kadai Mai Ceto ne Yesu, Yesu ni zan bi ka Daga nan har abada 2. Dogara ga sunan Yesu Dogara ga jininsa Na zo da bangask’ya kawai Ga jinin tsarkakewa 3. Dogara ga sunan Yesu Na bar duk mutuntaka Na karbi a wurin Yesu Rai, murna da salama 4. Dogara ga sunan Yesu Yesu Mai Cetona ne Na san kana tare da ni Da ni kuwa, har abada --------------------------------------------------------------------------------------------- 1.  ’Tis so sweet to trust in Jesus, Just to take Him at His word; Just to rest upon His promise, Just to know, “Thus saith the Lord.” Jesus, Jesus, how I trust Him! How I’ve prov’d Him o’er and o’er! Jesus, Jesus, precious Jesus! Oh, for grace to trust Him more. 2. Oh, how sweet to trust in Jesus, Just to trust His cleansing blood; Just in simple faith to plunge me ’Neath the healing, cleansing flood. 3. Yes, ’tis swee...

YESU YI MULKI

1. Yesu yi mulki, yi mulkinka Kai magina ne, ni kuwa tabo. Gina ni Yesu, yadda ka so. Ni ina jira, na saurara. 2. Yesu yi mulki, yi mulkinka Bincika ni yau, Yesu yanzu. Bani ganewar zunubaina Da tawali’u, na durkusa. 3.  Yesu yi mulki, yi mulkinka Gani na kasa, taimake ni. Dukan iko dai, naka ne fa Warkar da ni yau, Mai Cetona. 4. Yesu yi mulki, yi mulkinka Ka mallake ni, ciki, waje. Cika da Ruhunka Mai-Tsarki, Yesu yi mulki, yi mulkinka --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Have Thine own way, Lord! Have Thine own way! Thou art the potter, I am the clay. Mould me and make me after Thy will, While I am waiting, yielded and still. 2. Have Thine own way, Lord! Have Thine own way! Search me and try me, master today. Open mine eyes, my sin show now, As in Thy presence humbly I bow. 3. Have Thine own way, Lord! Have Thine own way! Wounded and weary, help me, I pray. Power, all power, surely ...

INA TAFIYA ZUWA SAMA

            1. Ina tafiya zuwa sama Gaba-gaba ne na ke yi Ina addu'a cikin tafiya Uba ka kai ni sama can Uba sa in tsaya sosai Can sama da bangaskiya Sama da inda na ke da Uba ka kai ni sama can 2. Ba marmarin tsaya a nan  In da shakka da tsoro ne In wadansu na son haka Addu'ata sai dai sama can 3. Zan je sama da duniya Ko shaidan na ta harbi na Ina wakar bangakiya Wakar mai bi a sama can 4 Sama, sama na ke son je In ga daukaka mai haske Addu'ata mulkin sama Uba ka kai ni sama can --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. I’m pressing on the upward way, New heights I’m gaining everyday; Still praying as I onward bound, “Lord plant my feet on higher ground.” Lord lift me up and let me stand, By faith on heaven’s table land; A higher plane than I have found, Lord, plant my feet on higher ground. 2. My heart has no disire to stay Where doubts arise and fears disma...

TABBAS CIKAKKE

                  1. Tabbas cikakke, Yesu nawa Ga dandanowar, daukaka mai zuwa Magadan ceto, cikin kauna. Ta wurin Ruhu, da jininsa Labarina ne, waka na kuwa Yabon Yesuna, kullayaumi x2 2. B’yayya cikakke, wadar zuci Wahayin sama, nake gani Ga mala’iku da sakonsa Muryar jinkansa da na kauna 3. B’yayya cikakke da salama Ni cikin Yesu, farinciki Ina jiransa daga sama Cike da nagarta da kauna.     --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Blessed assurance- Jesus is mine! Oh, what a foretaste of glory divine! Heir of salvation, purchase of God; Born of His Spirit, washed in His blood. This is my story, this is my song, Praising my Saviour all the day long  x2. 2. Perfect submission, perfect delight, Visions of rapture burst on my sight; Angels, descending, bring from above Echoes of mercy, whispers of love. 3. Perfect submission, all is at res...

BANI HALIN KIRKI

                      1, Bani halin kirki, da hakuri kuma Kamunkai kamar na, Ubangiji Zuc’yar tawali’u, juyayi da kauna Cikin dukan abu, kamar Yesu. 2. Bani wadar zuci, in sami gamsuwa Ai na Yesu yafi, karfin nawa Bani ta’aziya, da taimako kuma Cikin dukan abu, kamar Yesu. 3. Bani kwazo mai kyau, muddin aikinka ne Marmari, soyayyar abin sama Kaunar adalcinka, kiyayyar zunubi Cikin dukan abu, kamar Yesu. 4. Bani bangaskiya, dogara gareka Bani farinciki, cikin Yesu Rai madawwami kuwa, da kambin daukaka A karshen kome fa, kamar Yesu. --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Grant me a gentle heart, Soul calm and fixed on Thee Behaviour wholesome like, Jesus my Lord Patience and humble heart, compassion and flowing love In all I am and do, resembling Christ 2. Grant me a content soul, whate’er my lot mayl be T’will be less a coming down, than Jesus di...

DUK GA YESU NA BAR KOME

    1. Duk ga Yesu na bar kome Gaba daya na sake Da duk zuc’ya ina kauna Zaune cikin gidansa Na bar duk kome Na bar duk kome Ga Yesu Mai Cetona fa Na bar su duka 2. Duk ga Yesu na bar kome Na durkusa gabansa Na ki jin dadin duniya Yesu karbe ni yanzu 3. Duk ga Yesu na bar kome In zama naka kadai Ruhunka shi bada shaida Ni naka kai nawa ne 4. Duk ga Yesu na bar kome Yesu na ba ka raina Cika ni da iko, kauna Ba ni albarkunka ma 5. Duk ga Yesu na bar kome Ina jin shafewarka Farinciki na cetonka Daukaka ga sunanka --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. All to Jesus I surrender, All to Him I freely give; I will ever love and trust Him, In His presence daily live. I surrender all,… I surrender all;… All to Thee my blessed Saviour,  I surrender all…. 2. All to Jesus I surrender, Humbly at His feet I bow; Worldly pleasures all forsaken- Take me, Jesus take me now. 3. All to J...

YI AIKI DA ANIYA

                  1. Yi aiki da aniya Rana na faduwa Rayuwa na hallaka Ga dare na yi A gonar Ubangiji Sai ka yi aiki yau Kar ka zama mai zaman Kashe wando fa 2. Kira ne mai daukaka Aiki zuwa karshe In rana ta fadi kuwa Aiki ya kare Za mu bada lissafi A gaban Yesu kuwa Muna waka da murna Muna firewa 3. Can tare da tsarkaka Da fansassu kuma Suna ta murna kwarai A sawayensa Muna jin muryar Yesu Daga kursiyinsa An ba mu ladan aiki Ya ce madalla!  --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Work for the time is flying Work with heart sincere Work for souls are dying Work for the night is near In the Master’s vineyard Go and work today Be no useless sluggard Standing in the way. 2. In this glorious calling Work till day is o’er Work till evening falling You can work no more Then your labour bringing To the King of kings Borne with joy and singing ...

YA YESU NA TI NIYYA

              1. Ya Yesu na yi niyya, Zan bi ka har karshe Har abada ni naka, Ya Ubangijina Ni ba zan ji tsoro ba, In kana nan kusa Ba zan ratse hanya ba, In kai ne jagora. 2. Bar in ji kana kusa, Duniya na kusa Na ga walkiyar shaidan, Jaraba na ke ji Magabta suna kusa, Da ciki da waje Ya Yesu matso kusa Ka ceci rai na yau. 3. Bar in ji naka murya, Sarai kullayaumi Sama da rudin shaidan, Ko na mutuntaka Ka yi mani magana, Domin bishewarka Ka yi in saurareka, Kai jagorar raina. 4. Yesu ka alkawarta, Ga duk masu binka A cikin daukakarka, Can za su kasance Ya Yesu na yi niyya, Zan bi ka har karshe Ka ba ni alherinka, Aboki, Mai Ceto. 5. Bar in ga naka gurbi, Don in yi ta binka Begena don bi kullum, Sai da karfinka ne Bi da ni, ka iza ni, Rike ni har karshe A sama ka karbe ni, Mai Ceto, Aboki --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. O Jesus, I have prom...

ALHERINKA NE

                        1. Alherinka ne Ya kawo ni gun ka Bako da bare na ke da Alheri ta bi ni Alherinka ne Shi ne na ke so Al’heri don hidima Alherin kaunarka 2. Alheri Mallami Na kullayaumi ne Alheri na bishe ni Don amsa kiranka 3. Ba ni alherin nan In yi da aminci Kome a Ik’lisiyarka Domin daukakarta 4. In zama gatari  A cikin kwarinka Shiryayye cikin wutarka Isshashe don aiki --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Grace Thy grace alone Has brought me to Thy will Stranger and alien I had been ’Till grace brought me so nigh. Grace, Thy grace alone Is all I plead for Grace to serve Thee aright Lord O! Grace to love Thee more 2. Tis grace that teaches me Thy path for me to know And Grace day by day leads me on My call not to let go. 3. I long for this Grace Lord To be faithful a steward To lay my all down for the Church ...

ALLAH UBA IN NA RATSE

1. Allah Uba in na ratse Daga hanya a duniya Koya mani in ce haka Yi nufin ka 2. Da duhu da bakinciki Shuru babu gunaguni Ina yi maka addu'a Yi nufin ka 3. Ko ina cikin kadaici Abokaine duk sun watse Da biyayya zan dai amsa Yi nufin ka 4. In ka ce in sake maka Abin da ya ci mani rai Da ma naka, sai dai in ce Yi nufin ka 5. Albarkaci zuciyata Ruhunka ya zauna ciki Na bar komai ya Allah na Yi nufin ka 6. Sabonta ni kullayaumi Nufin ka ta zama nawa In ce da dukan zuciya Yi nufin ka --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. My God my Father while I stray Far from my home on life’ rough way O teach me from my heart to pray Thy will be done 2. Through dark my path and sad my lot Let me be still and murmur not Or breath the prayer divinely taught Thy will be done 3. What though in lonely grief I sigh For friends beloved no longer nigh Submissive would I still reply Thy will be done 4. ...

AN FANSHE NI

1. An fanshe ni na shaida haka An fanshe ni da jininsa An fashe ni da jinkan Yesu Ni dansa har abada ne Fansa, fansa Da jinin dan ragon Allah Fansa, fansa Ni dansa ne har abada 2. An fanshe ni ina ta murna Na kasa bayyana wannan Na san cikin hasken zatinsa Zan kasance kuwa koyaushe 3. Na tuna Yesu Mai Fansata Na yi nazari duk yini Sai kuwa na yi ta yin waka Wakar kaunarsa na ke ta yi 4. Na san zan gan Shi cikin sama Sarki, Shi masoyi nawa Shi ya bi da dukanm tafarki Ya bani waka da dare --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Redeemed, how I love to proclaim it Redeemed by the blood of the Lamb Redeemed through His infinite mercy His child and forever I am. Redeemed, redeemed Redeemed by the blood of the Lamb Redeemed, redeemed His child and forever I am 2. Redeemed, and so happy in Jesus No language my rapture can take I know that the light of His presence With me doth continually dwel...

BABBAN RANA

1. Babban rana, na zabe ka Ya Yesu, Ubangiji na Zuciyata, na ta murna Na bayyana Shi ko’ina. Babban rana ne yau Yesu ya wanke zunubi Ya ce in yi tsaro, addu’a Ina murna kullayaumi Babban rana ne yau Yesu ya wanke zunubi. 2. An gama aikin cetona Ni na Yesu, shi ma nawa Ya ja ni, ina ta binsa In shaida shi a ko’ina 3. Huta ya zuciyata yau A kan wannan alkawari Kar ka sake barin Yesu Manne masa har abada 4. A sama ga wa’adina Zan sabonta kullayaumi Har zuwa cikin kabari Zan rike wannan wa’adi --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. O happy day! That fixed my choice On Thee, my Saviour and my God; Well may this glowing heart rejoice, And tell its raptures all abroad. Happy day, happy day, When Jesus washed my sins away! He teaches me to watch and pray; And live rejoicing every day. Happy day, happy day, When Jesus washed my sins away! 2. ‘Tis done! The great transaction’s done! I am my Lo...

YA YA KE NAN

1. Yaya ke nan ga rabona Cikin jinin Mai Ceto? Mutuwarsa mai zafi ne Ya bi har zuwa kabari Alheri ne ban gane ba Allah ya mutu domina 2. Asiri ne ce ya mutu Wa zai iya bayyanawa Banza kokarin mala’iku Su gane zurfin kaunar nan Jinkai ne fa mai girmama Mala’ku ba su  gane ba 3. Ya bar kursiyin Ubansa Alheri marar iyaka Ya cika da kauna kawai Ya mutu domin ‘yan adam Jinkai ne fa a yalwace Allahna Shi ya samo ni. 4. Na jima cikin kurkuku A daure ni cikin zunubi Na ga haske mai rayarwa Na falka cikin haskensa Babu sarka, yantacce ne Na bi Yesu Mai Cetona 5. Babu sauran kashewa kuwa Yesu shi mallaka na ne Ina da rai a cikinsa Rufe da adalcin sama Na matsa zuwa kursiyi Na karbi kambi ladana. --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. And can it be that I should gain And int’rest in the Saviour’s blood? Died He for me, who caused His pain? For me, who Him to death pursued? Amazing love! How ...

YADDA NAKE BABU HUJJA

1. Yadda na ke babu hujja Ka zub da jini domina Ka kuma kira don in zo Ya Mai-Ceto na zo, na zo 2. Yadda na ke ba jinkiri In wanke dukan kazanta Gun ka mai shafe duk aibi Ya Mai-Ceto na zo, na zo 3. Yadda na ke ga ni cike Da dukan rashin daidaita Tsoro ciki shakka waje Ya Mai-Ceto na zo, na zo 4. Yadda na ke makaho ne Za ka warkar da ni duka Kai mai biyan duk bukata Ya Mai-Ceto na zo, na zo 5. Yadda na ke za ka karba Ka gafarta, ka tsarkake Alkawarinka na ke so Ya Mai-Ceto na zo, na zo 6. Yadda na ke ban san kauna Mai karya dukan hujojji Na zama na ka yau tuttur Ya Mai-Ceto na zo, na zo --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Just as I am-without one plea, But that Thy blood was shed for me, And that Thou bid’st me come to Thee, O Lamb of God, I come! 2. Just as I am and waiting not To rid my soul of one dark blot, To Thee whose blood can cleanse each spot O Lamb of God I come! 3. Just...

ALHERI MAI BAN MAMAKI

    1. Alheri mai ban mamaki Ya ceci iri na Da na bata, an samo ni Makaho na warke. 2. Alheri ya kawo tsoro Ya kuwa dauke ta fa Da daraja ta bayyana Sai na bada gaskiya 3. Cikin hatsari da fama Ga ni nan na iso Alheri ne ya raka ni Zai kuwa kai ni gida 4. Idan zuc’yata ta dauke Rayuwa ta kare Gadona a samaniya Murna da salama --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Amazing grace! How sweet the sound That saved a wretch like me; I once was lost, but now am found; Was blind but now I see. 2. ‘Twas grace that taught my heart to fear, And grace my fears relieved; How precious did that grace appear The hour I first believed! 3. Through many dangers, toils, and snares, I have already come: ‘Tis grace that brought me safe thus far, And grace will lead me home. 4. Yes, when this heart and flesh shall fail, And mortal life shall cease, I shall possess within the vail A life of joy and pe...

NAMFASA NI ALLAH

                  1. Numfasa ni Allah Cika ni da ranka In yi kauna irin naka In cika nufinka 2. Numfasa ni Allah Zuciya mai tsabta Gurina ta zama naka In jure aikinka 3. Numfasa ni Allah Har in zama naka Tabi’ata na duniya Ta dau hasken sama 4. Numfasa ni Allah Haka zan tabbata Tare da Kai har abada Cikin mulkin sama --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Breath on me, Breath of God, Fill me with life anew, That I may love what Thou dost love And do what Thou wouldst do. 2. Breathe on me, Breath of God, Until my heart is pure Until my will is one with Thine To do and to endure. 3. Breathe on me, Breath of God Till I am wholly Thine; Until this earthly part of me Glows with Thy fire divine. 4. Breathe on me, Breath of God, So shall I never die, But live wth Thee the perfect life Of Thine eternity. CLICK HERE TO LISTEN TO TUNE

YESU KAI NI GICCIYENKA

        1. Yesu kai ni gicciyenka Jini mai daraja Kyauta ce koramar rai Daga kalfari ne. Gicciye, gicciye Ne daukaka na fa, Har in je samaniya Can gida na Allah. 2. Kusa da gicciyenka Kauna da jinkai ne Can tauraro na Allah Ya haskaka raina 3. Kusa da gicciyenka Kai dan ragon Allah Zan bi ka kullayaumi Cikin inuwarka 4. Kusa da gicciyenka Zan kafa begena Har in kai gabanka fa Can keteren kogi --------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Jesus, keep me near the cross: There, a precious fountain, Free to all a healing stream- Flows from Calvary’s mountain. In the Cross, in the Cross, Be my glory ever; Till my raptured soul shall find Rest beyond the river. 2. Near the Cross, a trembling soul, Love and mercy found me; There the Bright and Morning Star Shed its beams around me. 3. Near the Cross! O Lamb of God, Bring its scenes before me; Help me walk from day to day, With it...

GA BABBANNN LIKITARMU NAN (61)

1. Babban Likitarmu na nan Yesu mai juyayinmu Kalma mai ta’aziya ne Mun ji a bakin Yesu Mala’iku na rairawa Suna mai dadin kira ne Suna mafi dadi kuwa Sunan Yesu Kristi 2. An yafe zunubanka duk Ka ji muryar Mai-Ceto Je ka sama da salama Ka yi mulki da Yesu 3. Daukaka ga Yesu mai rai Na gaskata yanzu kuwa Ina son sunan Mai-Ceto Ina son sunan Yesu 4. Suna mai korar duk tsoro Babu sai sunan Yesu Na ji dadinsa kamar me Suna mai darajar nan 5. Yan’uwa amsa wakarsa Ku yabi sunan Yesu Yar’uwa tada muryarki Don raira sunan Yesu 6. ‘Yan yara da manya duka Masu kaunar sunansa Su amsa kiran alheri Su yi rayuwar Yesu 7. Idan mun isa mulkinsa Mu ka ga Almasihu Wakarmu gaban kursiyi Wakar sunan Yesu ne ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. The Great Physician now is near, The sympathizing Jesus; He speaks the drooping heart to cheer, Oh, hear the voice of Jesus. Sweetest note in seraph song, ...

AKWAI KORAMAR JININ NAN

1. Akwai koramar jinin nan Daga kirjin Yesu Mai zunubi ya moreta Ya zama fari fat 2. Barawon can ya yi murna Da wannan koramar Ni mai zunubi kamarsa Jinin nan ya wanke 3. Na amince da koramar Ya kawo warkarwa Wakar fansa shi na ke yi Zan yi har abada 4. Can zan raira mafi dadi Na ikon cetonka Sa’ad da harshen nan nawa Ya shiga kabari. ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. There is a fountain filled with blood, Drawn from Emmanuel’s veins, And sinners plunged beneath that flood Lose all their guilty stains. 2. The dying thief rejoiced to see That fountain in his day; And there may I thought vile as he, Wash all my sins away. 3. Ever since by faith I saw the stream Thy flowing wounds supply, Redeeming love has been my theme, And shall be till I die. 4. Then in a nobler, sweeter song I’ll sing Thy power to save, When this poor lisping, stammering tongue Lies silent in the grave. CLIC...

WANNAN DARE MAI TSARKI

1. Wannan dare, mai tsarki ne! Kome tsit, sai haske Kewaye da uwa da kuma da Ga sarki Yesu kwance a komin Huta cikin salama Huta cikin salama 2. Wannan dare, mai tsarki ne! Makiyaya na tsaro Sai ga haske daga samaniya Mala’iku suna “Halleluyah” An haifi Mai Ceto An haifi Mai Ceto 3. Wannan dare, mai tsarki ne! Ga kaunar Dan Allah Haske mai tsarki na haskakawa Tare da alheri mai fansarmu Yesu Mai Ceto ya zo Yesu Mai Ceto ya zo ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Silent night! Holy night! All is calm, all is bright ’Round you virgin mother and child! Holy infant so tender and mild, Sleep in heavenly peace Sleep in heavenly peace. 2. Silent night! Holy night! Shepherds quake at the sight! Glorious stream from heaven afar, Heavenly hosts sing “Alleluia! Christ the Saviour is born! Christ the Saviour is born!” 3. Silent night! Holy night! Son of God loves pure light Radiant beams from Thy...

A CAN CIKIN BIRMIN DAUDA

1. A can cikin birnin Dauda Ga wurin kiwon garke Inda jariri ya kwanta Komi ne shimfidarsa Maryarmu ce uwarsa Yesu Kristi ne danta 2. Ya zo daga samaniya Shi Allah, Ubangiji Masaukinsa a riga ne Cikin komin tumaki Da talakawar duniya Yesu ya ci ya sha kuwa 3. Ya yi girman ban mamaki Ya nuna ladabi kuwa Yana kaunar uwatasa Da ta rene shi sosai Yakamata ya’yan krista Su yi koyin halinsa. 4. Mun sami fasali mai kyau Cikinsa kullayaumi Shi rarrauna marar karfi Mai kuka da hawaye Ya san dukan kasawarmu Da farincikinmu ma 5. Daga karshe za mu gan shi Ta wurin fansar kauna Wannan yaro mai ladabi Shi ne Ubangijinmu Zai kai mu can mulkinsa In da shi kansa yake 6. Ba a komin tumaki ba A tsakanin dabobbi Za mu gan shi amma sama Hannun dama na Allah Zai ba mu rawanin rai A gaban kursiyinsa. ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Once, in royal David’s city, Stood a lowly cattle-shed, Where...

INA ADDU'A YA MAI-CETO

1. Ina addu’a ya Mai-Ceto In dauki kamanninka Ina addu’a don Ruhunka Ya zo kamar kurchiya Kai da ka san kasawata Ka san dukan alhini Tuna da alkawaranka Ka ji addu’ata yau 2. Ina addu’a ya Mai-Ceto Don cikakken bangask’ya Domin in ga daukakarka Mai haske cikin duhu 3. Ina addu’a don kaskanci Da ikon alherinka In rufu da tawali’u Cike da nufinka dai 4. Ina addu’a ya Mai-Ceto Rokona kullayaumi Mika kaina gaba daya In dauki kamanninka ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. I am praying blessed Saviour To be more and more like Thee I am praying that thy Spirit Like a dove may rest on me. Thou who knowest all my weakness Thou who knowest all my care While I plead each precious promise Hear oh hear and answer prayer. 2. I am praying Blessed Saviour For a faith so clear and bright That its eye will see Thy glory Through the deepest darkest night. 3. I am praying to be humbled By the power ...

SA'AR ADDU'A

1. Sa’ar addu’a, sa’ar addu’a Ya janye duk tunanina Ya kai ga Shi Ubangiji In gabatar da rokona A lokacin bakinciki Na sami wartsakewa kuwa Na tsere wa tarkon shaidan A lokacin sa’ar addu’a 2. Sa’ar addu’a, sa’ar addu’a Zai hau sama da rokona Ga shi Mai gask’ya, adalci Mai bada albarku ga rai Ya bide ni in neme Shi In gaskata da kalmarsa Zan zuba duk alhini na A lokacin sa’ar addu’a 3. Sa’ar addu’a, sa’ar addu’a Ina son ta’aziyarka Har in isa tudun Pisgah In ga gida na can sama Zan tube duk mutuntaka In gaji rai madawwami Ina waka, ina tafiya Sai bankwana, sa’ar addu’a. ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Sweet hour of prayer! Sweet hour of prayer! That calls me from a world of care, And bids me at my Father’s throne Make all my wants and wishes known. In seasons of distress and grief, My soul has often found relief, And oft escaped the tempter’s snare, By thy return, sweet hour of ...

WANA IRIN ABOKI NE

1. Wane irin aboki ne Mai daukan zunubanmu Wani irin zarafi ne, Mu kai masa rokonmu Ga salama muka rasa, Muna ta shan zafi kuwa Duk don ba mu sanar da Shi, Bukatunmu da addu’a. 2. Ko da jaraba da gwaji, Damuwa a ko’ina Kada fa mu cire bege, Mu kai masa rokonmu Aboki mai aminci fa, Mai taya radadinmu Ya san dukan kasawarmu, Mu kai masa rokonmu. 3. Mun gaji da daukan kaya, Alhini ya cika mu Yesu Shi ne mafakarmu, Mu kai masa rokonmu Ko abokai duk sun kasa, Mu kai masa rokonmu Zai kare mu da hannunsa, Za mu sami salama. ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. What a friend we have in Jesus, All our sins and griefs to bear! What a privilege to carry Everything to God in prayer! Oh, what peace we often forfeit! Oh, what needless pain we bear! All because we do not carry Everything to God in prayer. 2. Have we trials and temptations? Is there trouble anywhere? We should never be discourage...

KAR KA WUCE YA MAI CETO

    1. Kar ka wuce ya Mai Ceto Ji addu'ata Lokacin da ka ke kira Kar ka wuce ni Yesu, Yesu, Ji addu'ata Lokacin da ka ke kira Kar ka wuce ni 2. Ga ni kursiyin jikanka Neman gafara Na durkusa da duk zuciya Sai ka taya ni 3. Da bangaskiya na ke zuwa Ina yin roko Warkar da ruhu na yanzu Ka cece ni yau 4. Kai koramar taimakona Ka fi mani rai Wa na ke da shi banda kai Ko a sama kuwa ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Pass me not O gentle Saviour, Hear my humble cry; While on others Thou art calling, Do not pass me by . Saviour, Saviour, Hear my humbe cry; While on others Thou art calling, Do not pass me by. 2. Let me at a throne of mercy Find a sweet relief; Kneeling there in deep contrition, Help my unbelief. 3. Trusting only in Thy merit, Would I seek Thy face; Heal my wounded, broken spirit Save me by Thy grace. 4. Thou, the spring of all my comfort, More than life to ...

UBA YI MAGANA DA NI

1. Uba yi magana da ni Domin in yi da mutane Yadda ka nemi tumaki Bari in nemi mutane Yi amfani da ni Allah Kullayaumi a ko’ina 2. Ka bi da ni Ubangiji Domin in bi da batattu Ciyar da ni domin in ba Abinci ga mayunwata 3. Karfaffa ni domin in tsaya A kan Yesu dutsen ceto In mika hannu ga masu Fada da tekun duniya 4. Koya mani Ubangiji Asirai na samaniya Ka iza magana na yau Zuwa zuciyar masu ji 5. Ka ba ni hutun nan naka Ka cika ni da ikonka In yi maganar alheri Ga masu bacin zuciya 6. Ka cika ni Ubangiji Cika zuciyata sosai Da wutarka na falkawa In yi kauna da yabonka 7. Yi amfani da ni Uba Kullayaumi a ko’ina Har in ga fuskarka a can Hutu da daukaka nawa ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Lord speak to me that I may speak In living echoes of Thy tone; As Thou hast sought, so let me seek Thy erring children, lost and lone. O use me Lord use even me Just as Thou wilt and when ...

UBANGIJI NA YI KUKA

            1. Ubangiji na yi kuka Zan mutu ‘n babu taimako Ka kawo cetonka kusa Gani yadda na ke.     Ga ni yadda na ke     Ga ni yadda na ke     Yesu ya mutu domina     Gani yadda na ke 2. Mai kasawa mai zunubi Amma ka zub da jininka Kana da ikon cetona Gani yadda na ke. 3. Babu shiri da nake yi Shawarata sai karyawa Ka cece ni don sunanka Gani yadda nake 4. Gani Yesu na durkusa Ka yi da ni yadda ka so Cika aikinka cikina Gani yadda na ke ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Jesus my Lord to Thee I cry, Unless thou help me I must die; Oh, bring Thy free salvation nigh, And take me as I am! And take me as I am! And take me as I am! My only plea-Christ died for me! Oh, take me as I am! 2. Helpless I am, and full of guilt; But yet for me Thy blood was spilt, And Thou canst make me what Thou wilt, And take me as I am!...

BA MU ALLAH FURCINKA

1. Ba mu Allah furcinka Shafe mu don aiki Tashi iza mu gaba Ya Ubangijimu 2. Nutsarmu, tsarkakemu Kunna ruhunmu yau Mu haskaka dominka Ka fadakar da mu 3. Taccemu, tsarkakemu Ba mu adalcinka Canja har tunanimu Zuwa daukakarka 4. Kauna, kwazo, zuciya Don masu hallaka Mu kai masu bishara Masunta mutane 5. Kudi, sani da iko Ba sa bude sama Addu’a da bangaskiya Zai kawo albarka 6. Muna kuka, hawaye Don rokon taimako Nakuda na mai ciki Har ka falkar da mu ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Give us O Lord Thine unction Anoint us for Thy work Arise and set us in motion O Lord the man of war. 2. Baptize us Lord with thy fire And set our souls aflame To burn and shine for Thy cause Revive your zeal in us. 3. Refine us Lord and cleanse us Clothe us in holiness Transform our thoughts and nature; Till we your glory show. 4. New hearts, more love, more passion For souls in Satan’s train...

KU KAWO KAMBINSA

1. Ku kawo kambinsa Dan rago na Allah Wakar sama ta shanye Dukan sauran wakoki! Yi waka ya raina Na shi Mai-Cetona Yabi Sarki mai nasara Har abada ’badin 2. Haifeffen budurwa Allah cikin mutum Ga rawani ja da jini A nade a kansa Diyar itacen rai Kurangar anab kuwa Tsatson jinkai kullayaumi Yaron Baitalami 3. Yesu Dan Allah ne Kamin fil Azal ma Ku masu bin gurbinsa Kawo kambin Dan mutum Ya san duk radadi Mai damun mutane Ya Dauka sun zama nasa Don mu sami hutu 4. Shi Ubangijin rai Tashi a kabari Mai nasara cikin yaki Don ya ba mu ceto Mun yabi sunansa Ya mutu ya tashi Ya ba mu rai madawwami Ya kashe mutuwa 5. Shi sarki salama Mulkinsa daram ne Ya kawo karshen duk yaki Sai yabo da addu’a Mulki ba iyaka Kafafunsa rauni Furenin Firdausi kuwa Na ba da kanshinsu. 6. Ubangijin kauna Hannu da gefensa Rauninsa suna bayyane Cikin daukakarsa Babu mala’ika Mai iya kallonsu Idanunsa kamar wuta Abin al’ajibi 7. Shi ne Sarkin sama Mai mulki can ...

INA SON YIN WAKA KULLUM

1. Ina son yi waka kullum An share hawaye Yesu Shi ne amini na Zan bi Shi koyaushe Yabonsa kullum, kullum, kullum Yabonsa koyaushe Yabonsa, kullum, kullum, kullum Yabe shi koyaushe 2. Da na ga Yesu kan gicc’ye Domin zunubaina Na yi kuka amma yanzu Yabonsa koyaushe 3. In jaraba ta zo mani Zan kira sunansa Koda hawaye zan raira Yabonsa koyaushe 4. Labarin Dan ragon Allah Ya cika bakina Bar mutane su taya ni Yabonsa koyaushe 5. Mala’iku na rairawa Ba irin nawa ba An wanke ni da jininsa Don yabonsa kullum. ---------------------------------------------------------------------------------------------- 10. I fell like singing all the time, 1. I fell like singing all the time, My tears are wiped away For Jesus is a Friend of mine, I’ll serve Him every day. I’ll Praise Him! Praise Him! Praise Him! Praise Him!  Him all the time. Praise Him! Praise Him! Praise Him! Praise Him! I’ll Praise Him all the time. 2. When on the cross my Lord I saw. Nai...

KAI DA KALMARKA NE

1. Kai da kalmarka ne Ikon duhu sun ji Suka gudu Ka ji addu’armu Duk in da bishara Bai nuna haskenta Ka haskaka. 2. Kai da ka kawo nan Da fikafikanka Warkarwarka Da lafiyar zuci Warkar da makafi Ga dukan mutane Ka haskaka 3. Ruhun gaskiya, kauna Kurc’ya mai bada rai Zo da sauri Shawagi kan ruwa Kawo fitilarka Cikin bakin duhu Ka haskaka 4. Uku cikin daya Murfuniya mai kyau Kauna, iko Kamar tekun duniya Na bulbulo kawai Duk da girman duniya Ka haskaka --------------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Thou whose almighty word Chaos and darkness heard And took their flight Hear us we humbly pray And where the gospel day Sheds not its glorious ray Let there be light 2. Thou who didst come to bring On Thy redeeming wing Healing and sight Health to the sick in mind Sight to the inly blind O now to all mankind Let there be light 3. Spirit of truth and love Life-giving holy Dove Speed fo...

AKWAI MAI FANSARMU

1. Akwai Mai Fansarmu, Yesu dan Allah ne Dan ragon Allah, Masiha, Mai-Tsarki ne fa Ya Uba mun gode, Don ka ba mu danka Ka bar Ruhunka har sai, mun gama aikinka 2. Yesu Mai Fansata, Mafifficin suna Dan ragon Allah Masiha, Ga mai zunubi. 3. A cikin daukaka, Za mu ga fuskarsa Za mu yabi sunan Yesu, A cikin mulkinsa. 4. Na ga Mai-Cetona, Bisa dukan sammai Ya mutu ya kuma tashi, Ai yana bada rai 5. Umurni garemu, Neman masu tuba In kai su zuwa kalfari, Can aka fanshesu 6. Ladana wurinsa, In yi murna tuttur Ni amintaccen mashaidi, A cikin mulkinsa. ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. There is a Redeemer, Jesus, God’s own son, Precious Lamb of God, Messiah, Holy one. Thank you, Oh my Father For giving us Your son And leaving Your Spirit till Your work on earth is done. 2. Jesus my Redeemer, Name above all names, Precious Lamb of God, Messiah, Oh for sinners slain. 3. When I stand i...

ALMASIHU HASKEN DUNIYA

        1. Almasihu, hasken duniya Begen dukan masu rai, Yesu Rasul, Kalmar Allah Tun fil azal kai kadai Kai kadai madawwami ne Kai kadai madaukaki 2. Kai ka ajiye rigar mulki Ka bar duk don cetonmu Zafin mutuwa ba ka ki ba Duk ka sha don kaunarmu Karbi yabo, karbi mulki Naka ne har abada 3. Mutuwa ta rasa iko Bisanka Mai Nasara Lahira ta bude kofa Ka shiga, har ka fita An dauke ka can a sama Aikinka ka gama nan 4. Duk jama’a suna jiran Zuwanka, ya Almasihu Duk Ekklesiya tana zaman Kewarka Mai Cetonta Zo da sauri, muna bege Zo mu dinga ganinka 5. Al’ummai ku kasa kunne Shi ne Ubangijinku Ruhun Allah kai mutane Zuwa gun Mai Cetonsu Dan Maryamu, Tsatson Dawuda Ibnu Llahi, Dan Mutum (Littafin Waqoqi 89) ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Jesus Christ the light of this world Hope of every living being You the Spirit and Word of God Thou art from everlasting You alone...

DA INA HARSHE DUBBAI

1. Da ina da harshe dubbai Domin yabon Yesu Daukakar Allah Sarkina Nasarar Yesunmu 2. Ubangiji da Allahna Bani alherinka In shaidaka duk duniya Daukakar sunanka 3. Sunanka na kau da tsoro Da duk bakinciki Waka ce ga mai zunubi Rai, laf’ya, salama 4. Ya karya ikon zunubi Ya kwance dan yari Jininsa ya tsarkake ni Jini mai daraja 5. Ku kasa kunne gare Shi Ya ba matattu rai Masu makoki na murna Sun sami bangaskiya 6. Kurma, bebe ku yabe Shi Ku tada muryarku Makafi ga Mai-Cetonku Guragu sai murna ---------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Oh for a thousand tongues to sing My great Redeemer’s praise! The glories of my God and King, The triumphs of His grace. 2. My gracious master and my God, Assist me to proclaim, And spread through all the earth abroad, The honours of Thy name. 3. Jesus the Name that charms our fears, That bids our sorrows cease; ’Tis music in the sinner’s ears, ’Tis life and...

YA MAI CETO MUN YAGBA KA

      1. Ya mai ceto mun yabe ka Kauna da alherinka Madaukaki ya Mai Tsarki Daukaka ga sunanka. Dau….kaka, Dau…kaka Daukaka ga sunanka Dau….kaka, Dau…kaka Daukaka ga sunanka 2. Ya Mai Ceto, Ubangiji Haske na har abada Masu bi na duk kasashe Suna yabon sunanka 3. Daga kursiyinka a sama Sai gicciyen zunubi Ka mutu domin fansarmu Fansar masu zunubi 4. Zo Mai Ceto madawwami Zo ka dau kursiyinka Ka yi mulki har abada Dukan mulki naka ne ----------------------------------------------------------------------------------------------- 1. Blessed Saviour, we adore Thee We Thy love and grace proclaim Thou art mighty, Thou art holy Glorious is Thy matchless name. Glo…rious, Glo…rious, Glorious is Thy Name O Lord Glo-rious, Glo-rious, Glorious is Thy Name O Lord 2. Great Redeemer, Lord and Master, Light of all eternal days; Let the saints of every nation Sing Thy just and endless praise! 3. From the throne of heaven’s glory To the cross ...

ALLAH TAIMAKONMU A DA

  1. Allah taimakonmu a da Begen kwanan gaba Mai tsaremu daga hari Gida madawwami 2. A cikin inuwarka ne Tsarkaka ke zaune Ikonka ya isa tsaro Mun bada gaskiya 3. Kamin tuddai su tsaya can Ko duniya kuma Har abada kai Allah ne Zamanin zamanai 4. Shekara dubu gareka Kamar yini guda Dare mai wucewa take Kamin rana ta zo 5. Lokaci na ta wucewa Da ya’yan mutane An manta kamar mafarkai A wayewar gari 6. Allah taimakonmu a da  Begen kwanan gaba Bishemu har mu isa can  Gida madawwami.  ----------------------------------------------------------------------------------------------- 1. O God, our help in ages past, Our hope for years to come, Our shelter from the stormy blast, And our eternal home, 2. Under the shadow of Thy throne  Thy saints have dwelt secure; Sufficient is Thine arm alone,  And our defense is sure. 3. Before the hills in order stood,  Oh earth receive her ...

SHAKKA TAFI CAN

1. Shakka tafi can, ga Mai cetona Shi zai bayyana, don taimakona In yi ta addu'a, shi zai taimaka Yesu na nan kusa, babu tsoro sam 2. Ko da dare ne, shi ne jagora In yi biyayya, shi zai tanada Ko rafi ta bushe, babu taimako Kalmarsa gareni, zai cika dole 3. Kaunarsa a da, na hana zaton Zai bar ni yanzu, cikin wahala Dukan nasara da, na samu a da Na tabbatar mani, zai isar da ni 4. Ba gunaguni, a kan bukatu Jaraba, zafi, ya fada mani Magadan cetonsa, na sani sarai Ta wurin wahala, za su bi Yesu 5. Babu misalin, dacin kokon nan Da Yesu ya sha, don mai zunubi Wuyar tafarkinsa kuwa, tafi nawa Ko zai sha wahala, ni kuma in qi 6. Dukan bukatu, alheri na ne Daci da dadi, yakan hada su Ko yunwa da wuya, ba zai jima ba Sa'annan sai waqa, na mai nasara 3. Begone, unbelief 1. Begone, unbelief, My Saviour is near, And for my relief, Will surely appear; By prayer let me wrestle, And he will perform; With Christ in the vessel, I smile at the storm. 2. Th...