Daukaka ga Allah
1. Daukaka ga Allah don ayyukansa
Ya ba mu dansa don ya yi kaunarmu
Hadaya ta sulhu domin zunubi
Ya bude kofar rai ga duk mai shiga
Yabe shi, yabe shi, bari duniya ya ji
Yabe shi, yabe shi, mu yi ta yin murna
Ku zo wurin Uba ta wurin dansa
Daukaka ga Allah don ayyukansa
2. Fansarsa cikakke da jinin Yesu
Alkawari ga duk mai ba da gaskiya
Mugun mai zunubi da ya gaskata
Nan take gun Yesu an yafe masa
3. Ya koya mana manyan ayyukansa
Farinciki mai girma cikin Yesu
Amma cikin sama zai kuwa fi haka
Tafiya,
mamaki in mun ga Yesu
To God be the glory!
1. To God
be the glory! great things He has done!
So loved He
the world that He gave us His son,
Who yield
His life an atonement for sin,
And opened
the life-gate that all may go in.
Praise
the Lord! Praise the Lord!
Let the
earth hear His voice!
Praise
the Lord! Praise the Lord!
Let the
people rejoice!
Oh, come
to the Father, through Jesus the son:
And give
Him the glory! Great things He has done!
2.
Oh,
perfect redemption, the purchase of blood!
To every
believer the promise of God;
The vilest
offender who truly believes
That moment
from Jesus a pardon receives.
3.
Great things He has taught us, great things He hath done,
And great
our rejoicing through Jesus the son:
But purer
and higher and greater will be
Our wonder, our
transport, when Jesus we see.
I am blessed this morning by this new Hausa version of this hymn which follows the wording of the English. Thanks and God bless you.
ReplyDelete